Gabar Ali Nuhu da Zango ta Kare

Ga dukkan alamu an kawo karshen duk wani tashin tashina tsakanin wadannan manyan jaruman Kannywood.

Rigimar ta kare ne bayan da Adam A Zango ya fito a ranar alhamis 6 ga satumba ya wallafa sakon ban hakuri da neman Afuwa ga Ali Nuhu a shafinsa na Instagram.

Shima Ali Nuhu ya wallafa wakar  Adam A Zango Akan nasa shafin,  wanda wannan ke nuni da cewa sun Shirya.


Idan za ku iya tunawa an dauki tsawon shekara guda ana tafka wannan mummunan rikici da ya janyowa mutane da dama rudani da rasa abun yi.   


Tuni mutane na cigaba da bayyana ra'ayoyinsu akan wannan batu.

Comments

Popular posts from this blog

Sarkin Jama’are ya albarkaci wakata - Badariyya meke tsakaninta da AMINU BAGWAI HAR YAYI MATA WAKA?

Lalacewar mata a Nijeriya

Zango Ya sayawa Matarsa Dankareriyar Mota